Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-07-06 12:09:19    
An samu kwanciyar hankali a yankin yammacin Afirka, in ji M.D.D.

cri
Wakilin musamman na babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya da ke yammacin Afirka Ahmedou Ould-Abdallah ya bayyana a birnin Dakar, hedkwatar kasar Senegal a ran 5 ga watan nan cewa, a kwanan baya an samu kwanciyar hankali a yankin yammacin Afirka.

A ran nan shugabannin kungiyoyin musamman na Majalisar Dinkin Duniya da suke kiyaye zaman lafiya a kasashen Sierraleone da Cote d'Ivoire da Liberia da kuma Guinea-Bissau sun yi taro a asirce a birnin Dakar, inda suka yi nazarin halin da yammcin Afirka ke ciki da kuma ci gabansa.(Tasallah)