Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-07-06 09:49:43    
Bala'in nutsewar jirgin ruwa ya kashe mutane fiye da 30 a kasar Cameroon

cri

Bisa labarin da muka samu daga gidan TV na kasar Cameroon a ran 4 ga wata da yamma, an yi wani bala'in nutsewar jirgin ruwa a teku kusan Cameroon, a kalla dai mutane 30 suka mutu.

Wannan jirgin ruwa ya tashi daga Nijeriya, kuma zai tafi Gabon. Lokacin da bala'in ya faru, akwai fasinjoji daga kasar Nijeriya, Mali, Benin da sauran kasashen yammancin Afirka fiye da 60 suna jirgin ruwa.

Bayan nutsewar jirgin ruwa, an ceta fasanjoji kamar 30, amma ba a sami sauran fasinjoji ba. yanzu, ana cigaba da aikin ceto. Kuma ana bincike asalin bala'in. [Musa]