Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-07-05 10:59:14    
Sojojin kiyaye zaman lafiya da ke Ruwanda sun dauki aikin soja ga dakaru masu yin adawa da gwamnati

cri

Ran 4 ga wata, kungiyar wakilan Majalisar dinking duniya ta bayyana cewa, sojojin kiyaye zaman lafiya sun kai aikin soja ga dakaru masu yin adawa da gwamnatin Ruwanda wadanda ke boye a cikin kungurmin daji da ke lardin Sud-Kive na gabashin Kongo Kinshasa.

Bisa labarin da muka samu, makasudin aikin soja shi ne kori dakaru masu yin adawa da gwamnatin Ruwanda, saboda a kwanakin baya sun kan kai farmaki ga farar hula na Kongo Kinshasa.

Sojojin kiyaye zaman lafiya da sojojin gwamnatin kasar Kongo Kinshasa fiye da dubu hudu sun halarci aikin soja. [Musa]