Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-07-05 09:08:23    
Nijeriya ba za ta koma da tsohon shugaban Liberia saboda lambar da kasashen duniya suka matsa mata ba.

cri
Shugaban Kawancen Kasashen Afirka kuma shugaban kasar Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana a ran 4 ga watan nan cewa, gwamnatin kasarsa ba za ta koma da tsohon shugaban kasar Liberia Charles Taylor da ke gudun hijira a kasar saboda lambar da kasashen duniya suka matsa mata ba.

Mr. Obasanjo ya jaddada cewa, kasashen duniya sun amince da kudurin da gwamnatinsa ta tsai da a shekarar 2003 kan ba da mafaka ta siyasa ga Mr. Taylor. A sa'i daya kuma, ya nanata cewa, gwamnatin kasar Nijeriya ba za ta koma da Mr. Taylor ba, kuma ba za ta mika wannan magana a gaban kungiyar AU ko kungiyar ECOWAS don yin tattaunawa ba, sai gwamnatin farar hula ta kasar Liberia ta bukata.(Tasallah)