Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-05-25 09:16:27    
Ambaliyar Kenya ta kashe mutane 4 kuma ta sa darurruka sun rasa gidajensu

cri

Ran 24 ga wata, gwamnatin kasar Kenya ta tabbata cewa, ambaliyar da ke faru a yammacin kasar tun daga kashen makon da ya wuce ta riga ta kashe mutane 4, kuma mutane darurruka sun rasa gidajensu.

Amadi jamii mai kula da harkokin balai na gwamnatin kasar ya ce, an yi ruwan sama da yawa a yankin kusa da tabkin Victoria, wasu koguna?sun yi cikowa. Har yanzu an riga an tabbata cewa mutane 4 sun mutu a ambaliyar ruwa, kuma darurruka sun rasa gidajensu. [Musa]