Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-05-17 09:08:30    
Jam'iyya mai mulkin kasa ta Habasha ta bayana cewa ta ci nasara a babban zabe na majalisa

cri

Ran 16 ga wata da dare, jam'iyya mai mulkin kasa ta bayar da sanarwa cewa, ta ci nasara a babban zabe na uku na majalisar kasar.

Sanarwar ta ce, jam'iyyar ta ci nasara a lardin kudu, larin Oromia, lardin Amhara da lardin Tigray, shi ya sa ta sami yawancin kujerun majalisar, kuma za ta kafa sabuwar majalisar ministoci cikin kajeran lokaci.

Bisa tsarin mulkin kasar, majalisar ta kunshe da membobi 547, ko shekaru 5 za a sake yi babban zabe, jam'iyyar wadda ta sami yawancin kujeru za ta kafa majalisar ministoci.[Musa]