Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-05-04 17:44:42    
Rukunin musamman na MDD da ke Liberia ya fara yin bincike kan sojojin wanzar da zaman lafiya wadanda suka wulakantar da mata

cri

Ran 3 ga wata, wani jami'in rukunin musamman na MDD da ke Liberia ya tabbatar da cewa, rukunin musamman ya riga ya fara yin bincike kan sojojin wanzar da zaman lafiya da aka zarge su da wulakantar da mata a wurin.

Bisa labarin da muka samu, rukunin musamman ya riga ya samu kai kara musu yawa game da wulakantar da mata da wasu sojojin wanzar da zaman lafiya suka yi, kuma ya samu tabbacin shaidu game da al'amura ban kunya 4.

Jami'an rukunin musamman suna nuna cewa, MDD za ta yanke hukunci ga sojojin wanzar da zaman lafiya masu aikata laifin wulakantar da mata. (Bello)