Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-05-02 21:18:50    
Ciwon bakon dauro yana yaduwa a kasar Chad har mutane 115 sun riga mu gidan gaskiya

cri

Bisa labarin da kafofin watsa labaru na kasar Chad suka watsa an ce, ciwon bakon dauro da ya fara yaduwa a farkon bana a kasar Chad yana ci gaba da yaduwa, mutane dubu 6 sun kamu da ciwon nan, guda 115 na cikinsu sun riga mu gidan gaskiya

Domin hana yaduwar ciwon nan gwamnatin Chad tana ba da allurar rigakafin ciwon nan a duk kasa baki daya, kuma tana ba da maganin kyauta ga wadanda suka kamu da ciwon nan. (Dogonyaro)