Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-04-27 12:38:29    
Shugaban kasar Cote d'Ivoire ya nace ga bin manufar kasar Sin tak a duniya

cri
A ran 26 ga wata, a birnin Abidjan, hedkwatar tattalin arzikin kasar Cote d'Ivoire, shugaban kasar Laurent Gbagbo ya sake bayyana cewa, Cote d"Ivoire tana tsayawa tsayin daka a kan manufar kasar Sin tak a duniya, kuma yana goyon bayan gobobi biyu na zirin Taiwan da su yi shawarwari a kan neman dinkuwar kasar Sin cikin ruwan sanyi tun da wuri.

Mr.Gbagbo ya yi wannan bayani ne a gun bikin bai wa gwamnatin Cote d"Ivoire kyautar kayayyakin gidan waya da gwamnatin kasar Sin ta yi. Ya ce, yawancin kasashe sun amince da kasar Sin daya tak a duniya, kuma kasar Sin ta ba da misali mai kyau wajen daidaita maganar Hongkong da ta Macao, ya kamata ta bi hanya daya wajen daidaita maganar Taiwan.