Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-04-22 09:32:32    
Afirka: Halin kasar Cote d'Ivoire ya sami sauki kadan

cri

Ran 21 ga wata, jami'in kungiyar kiyaye zaman lafiyar kasar Cote d'Ivoire ta MDD ya tabbata cewa, sojojin gwamnatin kasar da dakaru masu yin adawa da gwamnatin sun riga sun fara janye manyan makamai daga fagen daga.

Bisa labarin da muka samu, aikin janye makamai zai shafi kwanaki hudu, kuma sojojin kayaye zaman lafiya na MDD da sojojin kasar Faransa suna dudduba aikin. Jimi'in ya ce, abin da sojojin suke yi zai saukaka halin da ake ciki a Cot d'Ivoire. [Musa]