Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-04-16 16:22:49    
Wakilin tsofaffin dakaru masu adawa da gwamnatin Cote d'Ivoire sun sake koma gwamnatin sulhuntar al'umma

cri
A ran 15 ga wata, wakilai 2 na tsofaffin dakarun masu adawa da gwamnatin Cote d'Ivoire, wato kungiyar sabon karfi ta kasar sun sake koma gwamnatin sulhuntar al'umma ta kasar.

Bisa labarin da aka bayar, an ce, ministan wasannin motsa jiki da ministan yankunan kasa sun halarci taron ministoci da gwamnatin kasar Cote d'Ivoire suka yi a wannan rana. Wannan ne karo na farko da wakilan kungiyar sabon karfi ta kasar Cote d'Ivoire suka koma gwamnatin bayan kungiyar ta shelanta cewa ta janye jikinta daga gwamnatin sulhunta al'umma a karshen shekarar bara. (Sanusi Chen)