Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-04-14 09:04:48    
Kasar Zimbabwe za ta karfafa dangantakar da ke tsakaninta da kasashen Asiya

cri

Robert Mugabe, shugaban kasar Zimbabwe ya yi nuni da cewa, gwamnatin kasar tana gamsuwa da dangantakar aminci da ke tsakaninta da kasashen Asiya, kuma za ta dauki matakai domin ci gaba da karfafa huldar da ke tsakaninta da kasar Sin da kasar Malaysia da kasar Singapore, da dai sauran kasashen Asiya.

Shugaba Mugabe ya yi wannan bayani ne a ran 13 ga wata, lokacin da yake karbar jiragen saman horo na K-8 da kasar Sin ta gabatarwa kasar Zimbabwe.(Bello)