Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-04-08 10:57:21    
Fashewar bomb ta kashe Mutane 4 a birnin Cairo na Masar

cri

Ran 7 ga wata, a cibiyar Cairo babban birnin kasar Masar an yi wani al'amarin fashewar bomb, mutane 4 sun mutu, kuma 16 suka ji rauni, wasu da ke cikinsu masu yawoshakatawa na kasashen waje.

Ma'aikatar harkokin gida ta bayyana cewa, al'amarin fashewar baomb ta faru a wata kasuwar kusa da Masallacin al-Azhar. Fashewar ta kashe mutane 4, a ciki har da wani dan Amurka da wani dan Faransa, kuma akwai mutane 16 suka ji rauni, wasu da ke cikinsu 'yan kasashen waje ne.

Bayan al'amarin ya faru, 'yan sanda sun toshe wurin, ministan harkokin gida da na kiyaye zaman lafiya sun je wurin don shugabantar aikin ba da agaji da kuma bincike al'amarin.