Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-04-08 09:36:58    
Ba a yi tafka magudi ba a babban zabe kasar Zimbabwe

cri

Ran 7 ga wata, kwamitin babban zabe na kasar Zimbabwe ya bayyana cewa, ba a yi tafka maduga ba a babban zabe da aka yi a ran 31 ga watan Maris.

George Chiweshe shugaban kwamitin babban zabe na kasar ya ce, an yi babban zabe ta hanyar aminci da kuma a gaban fili, yawan kuriu da gwamnati ta kididdiga babu kuskure.

Chiweshe ya ce, har zuwa ran 6 ga wata, kwamitin babban zabe bai karbi ko wane iri zargi a rubuce ba. yana ganin cewa, wasu jam'iyyu sun zargi an yi tafka maduga a babban zabe ta hanyar matsakaici wannan maras dacewa. [Musa]