Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-03-31 17:11:47    
Kasar Zimbabwe tana zaben 'yan majalisar kasa

cri

Ran 31 ga wata an soma kada kuri'a don zaben 'yanmajalisa ta 6 ta kasar Zimbabwe.

Shugaba George Chiweshe na kwamitin zabe ya ce, cikin kada kuri'a da aka yi a yini guda, masu kada kuri'a za su zaba 'yan majalisa 120 daga cikin kujeru 150 na majalisar. Cikin sa'o'I 48 na bayan kada kuri'a, za a bayar da sakamako. Chiweshe ya nuna cewa, Zimbabwe za ta tabbatar da adalci a zaben.

'Yan takara da suka fito daga jam'iyyun siyasa guda 5 da mutane 17 da ba na cikin kowace jam'iyya ba sun shiga cikin takarar. Masu binciken al'amuran yau da kullum sun nuna cewa, takarar da za a yi a tsakanin jam'iyyar da ake kira Zanu ta Zimbabwe da jam'iyyar daba ta ga macijida itawato