Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-03-29 20:34:48    
An kama 'yan sanda 15 na Sudan sabo da an yi musu tuhumar barkata laifi a Darfur

cri
Bisa labarin da aka samu a ran 29 ga watan nan an ce, an kama 'yan sanda 15 na kasar Sudan domin an yi musu tuhumar karkashe mutane da yin wasoso a Darfur, kuma za a tura keyarsu zuwa kotu don yanke musu hukunci.

Yassin, ministan shari'a na kasar Sudan ya ce, wannan mafari ne kawai, a albarkacin wannan aiki ne ma'aikaatar shari'a ta Sudan tana son shaida cewa, tana da karfin yanke hukunci ga masu barkata laifi. (Dogonyaro)