Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-03-29 09:05:47    
Annobar cutar Marburg ta haddasa mutuwar mutane 126 a kasar Angola

cri
A ran 28 ga wata, kakakin ma'aikatar kiwon lafiya ta kasar Angola Carlos Alberto ya bayyana cewa, annobar cutar Marburg wadda aka samu a yankunan arewa na kasar a watan Oktoba na bara ta riga ta haddasa mutuwar mutane 126.

Mr Alberto ya ci gaba da cewa, wata yarinya wadda shekarunta ba su kai biyu ba ta rasa rayuwarta a sakamakon cutar a jihar Uige da ke arewacin kasar a ran 27 ga wata da dare, wannan kuma ya sa yawan mutanen kasar da suka mutu a sakamakon cutar ya karu har ya kai 122.

Sabo da karancin ma'aikatar asibiti, kasar Angola ta riga ta nemi taimako daga kasa da kasa domin shawo kan mumunar cutar.(Danladi)