Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-03-25 09:48:42    
Ciwon Marburg ya kashe mutane 98 a kasar Angola

cri

Nas tana binciken ciwon Marburg

Ran 24 ga wata, jami'in ma'aikatar harkokin kiwon lafiya ya tabbata cewa, Ciwon Marburg da aka samu daga watan Oktoba na shekarar 2004 da ke arewacin kasar ya riga ya kashe mutane 98, a ciki akwai nas 5.

Jimi'i Filomena Wilson wanda ya kiyaye halin ciwon Marburg ya ce, ran 22 a asibitin lardin Uige nas biyu sun mutu don gamu da ciwon Marburg.

Bisa labarin da muka samu, kungiyar gammayr Turai za ta ba da kudin Turai dubu 500 don taimako Angola ta yaki da Ciwon.[Musa]