Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-03-15 20:16:40    
Shugaban Kongo (Kinshasha) zai kawo ziyara a kasar Sin

cri

Kakakin ma'aikatar harkokin waje ta kasar Sin Liu Jianchao ya ba da sanarwa a gun taron manema labarai da aka saba yi kullum a nan birnin Beijing a ran 15 ga watan nan, cewa Joseph Kabila, shugaban Jamhuriyar dimokuradiyyar kasar Kongo zai kawo ziyarar aiki a kasar Sin daga ran 20 zuwa ran 23 ga watan nan bisa gayyatar da shugaban kasar Sin Hu Jintao ya yi masa.(Kande Gao)