Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-03-03 11:07:17    
Za a yi babban zaben shugaban kasar Togo a ran 24 ga watan Afril

cri
A ran 2 ga wannan wata da yamma, a birnin Loma, hedkwatar kasar Togo, Kungiyar ECOWAS ta ba da sanarwar cewa, za a yi babban zaben shugaban kasar a ran 24 ga watan Afril a shekarar da muke ciki.

A ran nan kungiyar wakilan koli ta kungiyar ECOWAS da bangarorin kasar nan da abin ya shafa sun yi tattaunawa kan babban zaben shugaban kasar. An sanar da labarin nan a cikin sanarwar da aka bayar.(Tasallah)