Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-02-25 12:36:37    
Shugabannin kasashen Girika da na Afirka ta Kudu sun yi kira ga kungiyar EU da ta kara ba da taimako ga nahiyar Afirka

cri

Ran 24 ga wata, a birnin Athens, fadar mulkin kasar Girika, Constis Stephanopoulos, shugaban kasar ya gana da shugaba Mbeki na kasar Afirka ta Kudu wanda ke ziyara a kasar Girika, inda bangarorin 2 suka yi kira tare ga kawancen kasashen Turai da ya kara ba da kudin agaji domin bunkasa kasashen Afrika.

A gun hadadden taron maneman labarai da suka yi a bayan ganawarsu, shugabannin 2 sun nuna cewa, ya kamata a kara hadin gwiwar da ke tsakanin kasashen arewacin duniya da wadanda ke kudancin duniya. Kuma kungiyar EU ita ke da alhaki a wuyanta wajen ba da taimako ga kasashen Afrika wajen bunkasa tatatlin arziki, domin sai dai an samu bunkasuwar tattalin arzikin kasashen Afirka ne, za a iya shawo kan kwararar 'yan gudun hijara daga Afirka zuwa cikin kasashen Turai. (Bello)