Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-02-24 10:30:37    
Wani sansanin ajiye albarusai da ke kudancin kasar Sudan ya fashe

cri

Ran 23 ga wata Wani sansanin ajiye albarusai da ke kudancin kasar Sudan ya fashe, mutane 20 ne suka mutu kuma fiye 50 suka ji rauni.

Yan sanda sun ce, al'amarin ya faru ne a karfe 12 da minti 30, kuma ya shafa lokacin fiye da awa daya. Kuma wata kasuwa da wasu unguwannin jama'a sun kama wuta.

Yanzu sojojin Sudan sun riga sun rufe wurin, suna watsa mutanen da ke wurin kuma aika da masu jin rauni zuwa asibiti. Ya zuwa maraice, an riga an kashe wuta.