Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-02-21 08:56:19    
Mataimakin firayin ministan kasar Sin Zeng Peiyan ya fara yin ziyara a kasar Kenya

cri
A ran 20 ga wata da dare, agogon wurin, mataimakin firayin ministan kasar Sin Zeng Peiyan ya isa birnin Nairobi, babban birnin kasar Kenya, don yin ziyara ta kwanaki 3 a kasar.

A cikin takardar jawabin da Mr.Zeng ya bayar a filin jirgin sama, ya ce, wannan ziyarar da yake yi zai kara fahimtar juna da dankon zumunci da kuma hadin gwiwa tsakanin bangarorin biyu.

An ce, a lokacin ziyarar, Zeng Peiyan zai yi shawarwari tare da mataimakin shugaba da kuma shugaban kasar bi da bi, kuma zai halarci taron wakilai na 23 na hukumar kyautata muhalli ta MDD da kuma bikin bude dandalin tattaunawar muhalli na ministocin kasa da kasa, haka kuma zai halarci taron hadin gwiwar muhalli tsakanin Sin da Afirka na karo na farko.(Lubabatu Lei)