Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-02-17 17:33:53    
Wata matsalar fashewar bom ta faru a Mogadishu

cri
Bisa labarin da kamfanin dillancin labaru na Xinhua na kasar Sin ya bayar, an ce, a ran 17 ga watan nan, wata matsalar fashewar bom ta faru a Mogadishu, babban birnin kasar Somaliya, inda ta yi sanadiyyar mutuwar a kalla mutum 1 tare da ji wa mutane 6 raunuka.

Bisa labarin daga wanda ya ga faruwar matsalar, wannan matsala ta faru ne a bakin wata hanyar da wasu motocin rukunin sa ido na kawancen kasashen Afrika za su wuce. (Sanusi Chen)