Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-02-03 09:37:54    
Shugaba Guebuza na kasar Mozambique ya yi rantsuwar kama mulki

cri

Ran 2 ga watan nan, a birnin Maputo, fadar mulkin kasar Mozambique, Armando Guebuza, sabon shugaban kasar, ya yi rantsuwar kama mulki, yadda ya zama mutumi na uku wanda ya zama shugaban kasar Mozambique bayan kasar ta samu 'yancin kanta kafin shekaru 30 da suka wuce.

Shugabannin kasashe fiye da 10, da wakilai na kungiyoyin MDD da AU da EU, da jakadun kasashe dabam daban da ke kasar Mozambique, da kuma jama'ar birnin Maputo kimanin dubu 10 sun shiga bikin nuna mubaya'a ga sabon shugaban kasa. (Bello)