Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-01-26 09:46:21    
Kasashen gabashin Afirka da na Afirka ta tsakiya sun fara aiwatar da shirin raya aikin gona

cri

Jami'an kasashe da shiyyoyi 19 da ke tsakiyar Afirka da gabashinta da wakilan membobin kasashen rukunin kasashe 8 sun yi taro a birnin Dares Salaam, fadar mulkin kasar Tanzania, a ran 25 ga watan, domin kaddamar da shirin raya aikin gona a Afirka, daya daga cikin shirye-shiryen raya Afirka na sabbin abokai, ta yadda za a kara kai yaki ga rashin abinci da yunwa.

Za a shafe kwanaki 4 ana yin wannan taron, babban batun da za a tattauna a kai shi ne yadda za a aiwatar da shirin raya aikin gona yadda ya kamata. (Bello)