Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-01-17 17:22:49    
Babban darakta na hukumar makamashin nukiliya ta kasa da kasa zai ziyarci Nijeriya

cri

Wata kungiyar wakilai ta hukumar makamashin nukiliya ta kasa da kasa wadda babban darakta na hukumar El Baradei yake shugabanta za ta kai ziyara na kwanaki hudu a kasar Nijeriya a mako mai zuwa don dudduba wuraren da ake samu tartsatsin nukiliya na kasashen yammacin Afirka.

Bisa labarin da aka samu daga kamfanin dillancin labarai na Nijeriya, an ce, a cikin ziyararsu, El Baradei da wannan kungiyar wakilai za su yi shawarari tare da shugaban kasar Nijeriya Olusegun Obasanjo da kuma ministocin kasar, kuma za su dudduba wuraren da aka samu tartsatsin nukiliya da kuma kayayyakin nukiliya da ke cikin kasar.(Kande Gao)