Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2004-12-20 20:48:01    
Kasar Gambia ta aike da rundunar soja zuwa shiyyar Darfur don duba tsagaita bude wuta

cri
Labarin da aka kawo mana ya bayyana cewa,a ran 20 ga watan nan da muke ciki, ma'aikatar tsaron kasar Gambia ta ba da labari cewa, wata rundunar soja dake kunshe da sojoji l96 ta kasar Gambia ta riga ta tashi daga kasar zuwa shiyyar Darfur don shiga aikin duba tsagaita bude wuta.

An ce, tsawon lokacin aiki na wannan rundunar soja zai kai shekara daya a shiyyar Darfur na kasar Sudan.

An kuma bayyana cewa, ana nan ana shirin kara yawan sojoji masu dubawa.(Dije)