Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2004-12-15 10:48:42    
Jam'iyyar adawa ta kasar Mozambique tana bukatar sake jefa kuri'a domin babban zabe

cri

Ran 14 ga watan nan, babbar jam'iyyar adawa ta kasar Mozambique ta ce an aikata zamba a cikin babban zaben da aka yi a farkon wannan wata, don haka ta bukaci da a sake jefa kuri'a.

Ran 10 ga watan nan, Kungiyar Dagiya ta kasar Mozambique (RENAMO) , jam'iyyar adawa mafi girma ta kasar ta yi zargi cewa, Jam'iyyar 'Yanta da kasar Mozambique (FRELIMO) da ke kan karagar mulki ta yi magudi a cikin zaben. Shi ya sa tana bukatar sake jefa kuri'a a duk fadin kasa. Amma, kwamitin zabe na kasar ya ki yarda da bukatan.(Bello)