Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2004-12-04 20:49:41    
Shugaban kungiyar masu adawa da gwamnatin Sudan ya bayyana cewa, za a daddale yarjejeniyar zaman lafiya a tsakanin kungiyarsa da gwamnatin kasar a karshen shekarar nan

cri
Ran 3 ga wata, Mr John Garang, shugaban Kungiyar Kwatar 'Yancin Jama'ar Sudan wadda ke yin adawa da gwamnatin kasar ya bayyana a birnin Pretorina na kasar Afrika ta Kudu cewa, kungiyarsa ta dau niyyar aiwatar da kuduri mai lambar 1574 da Majalisar Dinkin Duniya ta tsaida, za ta daddale yarjejeniyar zaman lafiya a tsakaninta da gwamnatin Sudan daga duk fannoni kafin karshen shekarar nan.

Mr Garang ya yi wannan kalami ne bayan da aka yi shawarwar a tsakaninta da Mr Jacob Zuma, mataimakin shugaban kasar Afrika ta Kudu a wannan rana. A ran 6 ga wata, Mr Garang zai je Naibashe na kasar Kenya don yin shawarwarin sulhu a tsakaninsa da Mr Ali Osman Taha, mataimakin shugaba na farko na kasar Sudan. (Halilu)