Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2004-10-26 12:27:39    
Shugaban kasar Afirka ta kudu Mr.Thabo Mbeki ya gana da shugaban jam'iyyar hamayyar kasar Zimbabwe

cri

Ran 25 ga wata, shugaban kasar Afirka ta kudu Mr.Thabo Mbeki ya gana da shugaban babban jam'iyyar hamayyar kasar Zimbabwe Mr.Morgan Tsvangirai don tattaunawa kan dabarar warware matsalar siyasa ta kasar.

Kakakin shugaban kasar Afirka ta kudu Mr.Bheki Khumalo ya ce, wannan tattaunawa shi ne wani kashi na tattanunawar da ke tsakanin shugba Mbeki da duk sassa siyasa na kasar Zimbabwe, amma kakakin bai ce kome ba kan abin dake cikin tattaunawar.